fidelitybank

Matsalar karancin kudi ya fusata mutane a Ogun

Date:

Zanga-zanga ta ɓarke a Abeukuta babban birnin jihar Ogun ranar Talata, sakamakon matsalar ƙarancin kuɗi da ke ci gaba ci wa al’ummar ƙasar tuwo a ƙwarya.

Masu zanga-zangar sun mamaye unguwannin Aladesanmi da Fajol da Somorin a yankin Obantoko da ke Abeokuta inda suka riƙa cinna wuta tare da rera waƙoƙin adawa da CBN.

Rahotonni sun ce an lalata reshen bankin First Bank da ke Sapon, a yayin da masu zanga-zangar suka yi yunƙurin cinna masa wuta.

Karanta Wannan:

Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan jihar Abimbola Oyeyemi ya ce an kai jami’an tsaro wajen domin sanya idanu da kare ɓarna da asarar rayuka da dukiyoyi.

Haka kuma can ma a maƙwanciyar jihar Ondo rahotonni sun ce wasu mutane sun ɓarke da zanga-zanga domin nuna damuwarsu kan ƙarancin man fetur da sabbin takardun kuɗi.

Masu zanga-zangar sun hana ababen hawa da da jama’a bin babbar hanyar Ore zuwa Benin da ke jihar.

Jami’an ‘yan sandan jihar sun buƙaci mutane da kada su shiga zanga-zangar.

nigerianewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen ɗan gwagwarmayar nan kuma ɗan jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp