fidelitybank

Matsalar karancin kudi ya fusata mutane a Ogun

Date:

Zanga-zanga ta ɓarke a Abeukuta babban birnin jihar Ogun ranar Talata, sakamakon matsalar ƙarancin kuɗi da ke ci gaba ci wa al’ummar ƙasar tuwo a ƙwarya.

Masu zanga-zangar sun mamaye unguwannin Aladesanmi da Fajol da Somorin a yankin Obantoko da ke Abeokuta inda suka riƙa cinna wuta tare da rera waƙoƙin adawa da CBN.

Rahotonni sun ce an lalata reshen bankin First Bank da ke Sapon, a yayin da masu zanga-zangar suka yi yunƙurin cinna masa wuta.

Karanta Wannan:

Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan jihar Abimbola Oyeyemi ya ce an kai jami’an tsaro wajen domin sanya idanu da kare ɓarna da asarar rayuka da dukiyoyi.

Haka kuma can ma a maƙwanciyar jihar Ondo rahotonni sun ce wasu mutane sun ɓarke da zanga-zanga domin nuna damuwarsu kan ƙarancin man fetur da sabbin takardun kuɗi.

Masu zanga-zangar sun hana ababen hawa da da jama’a bin babbar hanyar Ore zuwa Benin da ke jihar.

Jami’an ‘yan sandan jihar sun buƙaci mutane da kada su shiga zanga-zangar.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp