fidelitybank

Matawalle ya yi garambawul a gwamnatinsa

Date:

Gwamnan jihar Zamfara, Hon Bello Mohammed Matawalle ya amince da sake yin garambawul gawasu mambobin majalisar zartarwa sa.

A wata sanarwa da sakataren gwamnatin jihar Alhaji Kakiru Balarabe ya raba wa manema labarai a Gusau babban birnin jihar, ya ce Hon. Nasiru Zarumi Masama daga ma’aikatar matasa da ci gaban wasanni ya koma ma’aikatar ilimi.

Sanarwar ta bayyana cewa Hon. Zainab Lawal Gummi daga ma’aikatar ilimi ta koma ma’aikatar harkokin mata da yara;

Hon. Lawal Abubakar daga ma’aikatar zamantakewa da cigaban al’umma yanzu ya koma ma’aikatar matasa da wasanni, yayin da Hon. Muhammad Abubakar Gummi daga ofishin sakataren gwamnatin jiha (SSG) ya koma ma’aikatar zamantakewa da ci gaban al’umma.

Sanarwar ta ci gaba da cewa, sun fara aiki nan take.

sun news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp