fidelitybank

Matawalle ya bayar da hutun mako guda domin yin katin zaɓe a Sokoto

Date:

Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya ayyana hutun mako guda, domin baiwa jama’a da ma’aikatan jihar damar yin rijista da kuma samun katin zabe na dindindin, PVC.

An bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa a ranar Asabar, mai dauke da sa hannun Kwamishinan Yada Labarai na Jihar Zamfara, Ibrahim Magaji Dosara, inda ya bayyana mako mai zuwa a matsayin kwanaki na kyauta don fara rajistar. In ji Gidan Talabijin na Channels.

“Wannan don sanar da jama’a cewa mai girma Gwamnan Jihar Zamfara Hon. Bello Mohammed Matawalle, MON (Shatiman Sokoto), ya ayyana mako mai zuwa (Litinin zuwa Juma’a) 20 zuwa 24 ga watan Yuni, 2022 a matsayin makon da babu aiki, domin baiwa jama’a da ma’aikatan gwamnati damar zuwa yankunansu domin yin rijista da kuma samun Katunan Zabe na dindindin, PVC, ”in ji sanarwar.

Wasikar ta kuma umurci manyan masu ruwa da tsaki na jihar da su ga an gudanar da aikin ba tare da wata matsala ba.

sun newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp