fidelitybank

Matatar man Ɗangote za ta fara sayo ɗanyen man fetur daga Angola da Libya

Date:

Matatar mai ta Dangote da ke jihar Legas, ta fara tattaunawa da ƙasar Libya domin sayen ɗanyen man fetur da za ta dinga tace wa na ganga 650,000 a kullum.

Kamfanin labarai na Reuters ya kuma ruwaito cewa matatar, wadda attajiri mafi arziki a Afirka ya mallaka Aliko Dangote, tana yunƙurin sayo ɗanyen man daga ƙasar Angola.

Matakin na zuwa ne yayin da Dangote ke yunƙurin kauce wa ƙarancin man da yake fuskanta duk da ɗimbin arzikin man da Najeriya ke da shi, inda a gefe guda kuma hukumar kula da harkokin man ke zargin matatar da tace man dizel mara inganci.

A ranar Asabar da ta gabata ne Aliko ya faɗa bayyana cewa matatar tasa za ta fara tace ganga 550,000 ne a wannan shekarar, wanda kashi 85 cikin 100 ne kawai na ƙarfin matatar.

Sai dai ya ce dole sai sun ƙara yawan ɗanyen man da suke saya saboda ƙarancin wanda suke samu a cikin Najeriya.

pulse news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp