fidelitybank

Matatar Dangote zai rage farashin sufuri da abinci – CBN

Date:

Babban Bankin Kasa CBN ya ce, fara jigilar man fetur daga matatar man fetur ta Dangote zai rage farashin sufuri da abinci.

Mista Olayemi Cardoso ya bayyana hakan a hirarsa da manema labarai a ranar Talata, bayan taron kwamitin tsare-tsaren harkokin kuɗi wato MPC a Abuja.

“Kwamitin ya nuna ƙwarin gwiwar cewa samar da man fetur daga matatar man fetur ta Dangote zai taimaka wajen rage farashin kayan masarufi.

“Haka kuma zai taimaka wajen rage buƙatun kuɗaɗen ƙasashen waje da ake yi domin shigo da man fetur Najeriya,” in ji Cardoso.

A watan Satumba ne babban kamfanin man fetur na Najeriya NNPCL, ya fara jigilar man fetur karon farko daga matatar man Dangote, kamar yadda tashar talbijin ta Channels ta ruwaito.

punch news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp