fidelitybank

Matatar Dangote za ta fara aiki a yau Litinin

Date:

A yau Litinin ne 22 ga watan Mayu na 2O23 matatar man Dangote da ke jihar Lagos za ta fara aiiki.

Bayanai sun nuna cewa matatar wadda za ta rinka tace gangar mai 650,000 a duk rana za ta rika samun danyen mai daga Afirka da Asia da kuma Amurka.

Haka kuma matatar kamar yadda rahotanni suka nuna za ta rika samar wa Najeriya kusan liti miliyan 38 ta fetur da man gas na dizil da kananzir da kuma man jirgin sama.

Hakan na nufin matatar wadda ke Ibeju-Lekki, a jihar ta Lagos za ta samar da kashi dari bisa dari na bukatar man Najeriya.

Haka kuma bayanai da jaridar Punch ta ruwaito sun nuna cewa, matatar ta Dangote za ta iya taimakawa wajen kafa gidajen sayar da mai 26,716 da samar da aikin yi ga mutane 100,000 da kuma samar da ciniki ga danyen man Najeriya har na dala bliyan 21 a shekara.

sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp