fidelitybank

Matatar Dangote ta ɗage fitar da man fetur

Date:

Katafariyar matatar mai mallakar hamshaƙin ɗankasuwan nan, Aliko Dangote, ta ɗage ranar da zata fara fitar da man fetur domin sayarwa a cikin ƙasar zuwa watan Yuli.

Attajirin ya ce an ɗage ne saboda sun samu wani jinkiri, amma ya bayar da tabbacin fara samar da man fetur ɗin a tsakiya zuwa ƙarshen watan goben, kamar yadda kafar watsa labarai ta Channels TV ta bayyana.

Tuni dai wasu dillalan man suka yi rajista da kamfanin domin fara ɗaukar man tare da rarraba shi a fadin ƙasar.

Haka kuma kamfanin ya fara sayar da man dizil da na jirgin sama a ƙasar.

Tun a watan Disambar 2023 ne matatar ta fara aiki, inda ta ke tace gangan danyen mai 530,000 a rana.

Mahukunta a ƙasar na fatan fara samar da man fetur daga matatar ta Dangote za ta taimaka wajen kawo ƙarshen matsalar ƙarancin mai tare da rage tsadarsa a ƙasar.

Najeriya ita ce ƙasar da ta fi kowacce arzikin ɗanyen mai a nahiyar Afrika, sai dai ta dogara ne da shigo da tataccen mai daga waje saboda rashin matatun da za su tace a cikin gida.

daily post nigeria today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp