fidelitybank

Matatar Dangote ta yi tasiri kan kasuwancin man fetur a duniya – OPEC

Date:

Ƙungiyar ƙasashe masu arzikin man fetur ta OPEC ta ce man fetur ɗin da matatar mai ta Dangote ke samarwa na matuƙar tasiri a kasauwar man fetur da yankin Turai.

Mamatar man ta Dangote da ke iya samar da mai ganga dubu dari biyar, dai ta fara aiki ne a cikin watan Janairun bara, sannan ta fara samar da man fetur a cikin watan Satumba.

Matatar ta dogara ne da samo ɗanyen mai daga ƙasashen wajen don samar da man fetur, wanda hakan ne ke tasiri kai-tsaye ga harkokin kasuwancin man a duniya.

Sai dai a daidai lokacin da wasu ke mamaki, a nasa ɓangaren, Injiniya Yabagi Sani, wanda masani ne kan harkar makamashi ya ce kalaman na ƙungiyar ta OPEC bai zo musu da mamaki ba. In ji BBC.

sun newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp