fidelitybank

Matatar Dangote ta yi tasiri kan kasuwancin man fetur a duniya – OPEC

Date:

Ƙungiyar ƙasashe masu arzikin man fetur ta OPEC ta ce man fetur ɗin da matatar mai ta Dangote ke samarwa na matuƙar tasiri a kasauwar man fetur da yankin Turai.

Mamatar man ta Dangote da ke iya samar da mai ganga dubu dari biyar, dai ta fara aiki ne a cikin watan Janairun bara, sannan ta fara samar da man fetur a cikin watan Satumba.

Matatar ta dogara ne da samo ɗanyen mai daga ƙasashen wajen don samar da man fetur, wanda hakan ne ke tasiri kai-tsaye ga harkokin kasuwancin man a duniya.

Sai dai a daidai lokacin da wasu ke mamaki, a nasa ɓangaren, Injiniya Yabagi Sani, wanda masani ne kan harkar makamashi ya ce kalaman na ƙungiyar ta OPEC bai zo musu da mamaki ba. In ji BBC.

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...
X whatsapp