fidelitybank

Matatar Ɗangote ta fara fitar da man fetur zuwa ƙasashen Afrika

Date:

Matatar Man Fetur ta Dangote ta fara fitar da man fetur (PMS) zuwa kasashe kamar Kamaru, Ghana, Angola, da Afirka ta Kudu.

Dr. Devakumar Edwin, Mataimakin Shugaban Harkokin Man Fetur da Gas na Dangote Industries Limited, ya bayyana hakan me a yayin wata ziyarar da Jakadan Japan mai jiran gado a Najeriya, Suzuki Hideo, da wani tawaga daga al’umma kasuwancin Japan suka yi.

Dr. Edwin ya jaddada karuwar tasirin matatar a duniya, inda ya ce, “A cikin makonni kadan da suka gabata, mun fara fitar da man fetur zuwa kasashen Afrika da dama.”

“Man dizal ɗinmu yana isa kasuwanni a duk duniya, kuma man jirgin sama na samun karbuwa a Turai. Wadannan fitarwar suna nuna gasa na kasa da kasa na kayayyakinmu.”

Ya nuna muhimmancin rawar da matatar ke takawa, wanda nufinsa shine bunkasa masana’antu, samar da ayyukan yi, da kuma inganta ci gaban tattalin arziki.

Tawagar Japan ta yabawa matatar a matsayin alama ta ci gaban masana’antu da fasaha na Najeriya.

today daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp