fidelitybank

Matashin da ya kona Mallasata ya amsa laifinsa a kotu

Date:

Matashin da ya banka wa masallaci wuta tare da masallata a jihar nan, ya amsa laifin da ake tuhumar sa da aikatawa a gaban kotu.

Matashin mai shekara 39 wanda ya gurfana a gaban kotun shari’ar musulunci dake unguwar Danbare a karamar hukumar Kumbotso, karkashin jagoranci Alkali Halhalatul Kuza’I Zakariyya, ana tuhumarsa da laifuka uku, ya ce ya amince da tuhume-tuhumen da aka karanta masa.

A ranar Laraba 15 ga watan Mayu ne matashin ya cinna wuta a wani masallaci da ke ƙaramar hukumar Gezawa, daidai lokacin da ake sallar asuba.

Yanzu haka mutane da dama ne suka rasa rayukansu sanadiyyar wutar, yayin da wasu mutane 12 ke kwance a asibiti.

Kotun ta ɗage sauraron shari’ar zuwa 31 ga wanna watan, domin bai wa wanda ake zargi damar samun lauya, sannan masu gabatar da kara su samu damar tattara shaidun su.

labaran duniya na yau

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp