fidelitybank

Matashi ya tsige kunna abokinsa a Legas

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta tabbatar da cafke wani Bashiru Ahmed, bisa zargin datse kunnen wani abokinsa.

Kakakin rundunar ‘yan sandan, SP Benjamin Hundeyin, wanda ya tabbatar da kamen a ranar Laraba, ya ce lamarin ya faru ne a ranar Litinin a wata mayankar da ke unguwar Agege a Legas.

Ya ce wanda ake zargin ya yanke kunnen Abdulahi Adulmalik kan rashin fahimtar juna da suka yi a shekarar 2023.

“Wani Abdullahi Adulmalik na Kasuwar Abattoir ne ya kai rahoton lamarin a ofishin ‘yan sanda na Abattoir a ranar Litinin.

“Mai karar ya ce da misalin karfe 4:00 na safiyar wannan rana, wani Bashiru Ahmed, wanda ke Kasuwar Abattoir, ya yi amfani da wuka ya yanke masa kunnen dama saboda rashin fahimtar da suka yi a shekarar 2023.

“An garzaya da wanda aka kashe zuwa asibiti inda ake ci gaba da kula da shi,” inji shi.

Hundeyin ya ce ana tsare da wanda ake zargin ne domin yi masa tambayoyi.

benue news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp