fidelitybank

Matashi ya mutu garin satar kayan wutar lantarki

Date:

An kama wani matashi mai matsakaicin shekaru da ake zargin barayi ne a yankin Osiri da ke Yenagoa, babban birnin jihar Bayelsa.

An tattaro cewa wanda ake zargin ya mutu ne a daren ranar Talata a lokacin da yake kokarin satar na’urar taransifoma a yankin.

Ana zargin wanda aka kashe din ya je ya yi sata a na’urar taranfoma ne kafin a dawo da wutar lantarki kuma ya makale.

Wata majiya da ba ta so a wallafa sunansa a cewar Daily Post, ta ce mutanen yankin sun farka da safiyar yau Laraba, domin ganin gawar mamacin kwance a cikin magudanar ruwa.

Ya ce: “A yau mun tashi ganin gawar wani matashi a na’urar taransifoma a kewayen titin Osiri.

“Ya yi nasarar yanke biyu daga cikin igiyoyin amma ba zato ba tsammani ya gamu da ajalinsa a lokacin da haske ya zo yankin.”

sun news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...

Gwamnati za ta gina titin jirgi a jihohi shida

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta haɗa gwiwa da...

Tinubu ya na cikin koshin lafiya – Farouk Adamu Aliyu

Tsohon ɗan majalisar wakilai daga jihar Jigawa, Faruk Adamu...

Amurka ta saka ladan dala miliyan biyar a kamo jagoran ‘yandaban Haiti

Amurka ta sanya dala miliyan biyar a matsayin lada...

Gwamnati ta janye karar da ta shigar kan Fasinjar jirgin Ibom

Gwamnatin Tarayya ta janye ƙarar da ta shigar kan...

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

Ɗanwasan gaban ƙungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi ƙungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

Ɗanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...
X whatsapp