fidelitybank

Matashi ya kashe kishiyar mahaifiyarsa da dan ta a Kano

Date:

Rundunar ‘yan sanda a jihar Kano, ta kama wani matashi dan shekara 20, Ghadaffi Sagir, bisa zargin kashe kishiyar mahaifiyarsa Malama Rabi da dan ta.

Kakakin rundunar, SP. Abdullahi Kiyawa ya tabbatarwa da manema labarai faruwar lamarin.

Ya ce, lamarin ya faru ne a daren Asabar da misalin karfe 11:00 na dare a Rijiyar Zaki daura da Layin Dorawan ‘yan Kifi a karamar hukumar Ungogo.

Ya bayyana cewa wanda ake zargin ya yi amfani da wani abu mai kaifi, inda ya yanka mahaifiyar tasa sannan ya shake yarta har lahira.

Kiyawa ya ce an kama wanda ake zargin kuma ya amsa laifinsa.

Ya ce ‘yan sanda sun fara gudanar da bincike kan laifin.

Bincike ya nuna cewa wanda ake zargin ya kashe mahaifiyarsa, Malama Rabi bisa zarginsa da haddasa rabuwa tsakanin mahaifiyarsa da mahaifinsa.

Shi ma wanda ake zargin ya kashe diyar ne saboda ta ga ya kashe mahaifiyarsa.

nnnnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen ɗan gwagwarmayar nan kuma ɗan jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...
X whatsapp