fidelitybank

Matashi ya kashe abokina sa a kan lemon kwalba

Date:

Kotun Majistire ta garƙame wani mutumi ɗan kimanin shekara 42, Oluwafemi Olaifa, a gidan gyaran hali dake Ado-Eikiti, jihar Ekiti, bisa zargin kashe abokinsa.

Daily Trust ta rawaito cewa, mai gabatar da kara, Insufekta Olubu Apata, ya shaida wa kotu cewa mutumin ya aikata laifin da ake tuhumarsa ranar 20 ga watan Fabrairu.

Sifeta Apata na hukumar yan sanda ta jihar Ekiti ya faɗa wa Alkali cewa wanda ake zargi ya halaka wani mutumi mai suna, Ayoola Ajayi.

Apata yace a jawabin da Mutumin ya yi wa yan sanda, ya nuna cewa mamacin babban abokinsa ne kuma amininsa, kuma a ranar sun haɗu a wurin mai POS dukansu sun je cire kudi.

punch news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...
X whatsapp