fidelitybank

Matashi ya harbe Mahaifinsa da kaninsa ya za ta Falatsinawa ne a Amurka

Date:

A cewar jaridar Miami Herald, fom din kama Brafman ya bayyana cewa “ya bayyana kai tsaye cewa yayin da yake tuka babbar motarsa, ya ga Falasdinawa biyu ya harbe su duka,” in ji jaridar.

A halin da ake ciki, rundunar ‘yan sandan ba ta bayyana ko mutanen biyu da aka kwantar da su a asibiti ba, Falasdinawa ne amma sun tabbatar da cewa sun kawo ziyara ne daga Isra’ila.

An samu rahotannin kai munanan hare-hare kan Falasdinawa da dama a Amurka tun lokacin da Isra’ila ta fara yakin Gaza.

A watan Satumban da ya gabata, wata mata mai suna Elizabeth Wolf, mai shekaru 42, ta yi yunkurin nutsar da wata yarinya Ba’amurke ‘yar shekara uku a jihar Texas.

Yunkurin mamayar da Isra’ila ta yi a zirin Gaza babban bangare ne na yakin Gaza.

Ya fara ne a ranar 7 ga Oktoba, 2023, bayan Hamas, wata kungiyar ta’addanci ta Falasdinu, ta jagoranci kai hari kan Isra’ila.

Daga nan ne Isra’ila ta fara kai hare-hare a zirin Gaza, kuma a ranar 27 ga watan Oktoba, an kai wani gagarumin farmaki.

www.legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp