fidelitybank

Matasan Zamfara ku guji siyasar kuɗi – Abubakar

Date:

Wani mai sharhi kan al’amuran siyasa a Zamfara, Abubakar Abdulkarim, ya shawarci mazauna yankin musamman matasa da su guji siyasar kudi, domin tabbatar da samar da ababen more rayuwa da ci gaban jihar baki daya.

Abdulkarim ya koka da yadda siyasar kudi ta kwace ‘yancin jama’a na yin tambaya game da almundahana da shugabannin su ke yi, jinkirin albashi, almubazzaranci da dukiyar al’umma, rashin kudi, tara basussuka da dai sauransu.

Da yake zantawa da jaridar DAILY POST a Gusau, babban birnin jihar, Abdulkarim ya ce akwai bukatar jama’a su koma kan hukumar zana da nufin samar da ingantattun tsare-tsare na siyasa da za su magance munanan halin da jihar ke ciki.

Ya ci gaba da cewa, ya kamata a yi taka-tsan-tsan bisa la’akari da matsalolin da suka dabaibaye jihar baki daya, yana mai cewa dole ne a guji siyasar kudi idan har jama’a na son fitar da kansu daga cikin wadannan matsaloli.

Abdulkarim ya yi gargadin cewa kada siyasar Zamfara ta zama sana’a kamar yadda aka saba biyo bayan kalubale da dama da ke fuskantar mazauna yankin, inda ya nuna cewa dole ne su yi amfani da kuri’unsu yadda ya kamata domin gujewa ‘da mun sani’.

“Suna bukatar baiwa wani mutum da ke da niyyar siyasa wanda zai iya kare su daga halin rashin tsaro da ke addabar jihar, ya ciyar da ‘yancinsu na tattalin arziki, samar da kudaden shiga na yau da kullun, ingantaccen rayuwa.

nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...
X whatsapp