fidelitybank

Matasan da suka addabi al’umma da satar Tumakai a Kano sun shiga hannun mu – ASP Kiyawa

Date:

Rundunar ‘yan sanda a jihar Kano ta kama wasu matasa uku da suka addabi mazauna garin Aujarawa Alkali da ke karamar hukumar Gezawa da sata.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, Abdullahi Haruna Kiyawa, ya ce, binciken ya kai ga cafke wanda ya sayi dabbobin da aka sace.

A halin da ake ciki, Kamfanin Dillancin Labarai na ƙasa ya kuma ruwaito cewa, wani mutum mai shekaru 51, Ademola Adetoun, a ranar Litinin, ya gurfana a gaban wata kotun majistare da ke Ikorodu a jihar Legas bisa laifin satar awaki hudu.

Dan sanda mai shigar da kara, Sefata Christian Okonofua, ya shaida wa kotun cewa, wanda ake tuhumar ya aikata laifin ne a wani lokaci a watan Janairu, a lamba 1, Living Fountain, Owode Elede da ke kan titin Ikorodu a Ikorodu.

sani ahmad

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp