fidelitybank

Matasan da suka addabi al’umma da satar Tumakai a Kano sun shiga hannun mu – ASP Kiyawa

Date:

Rundunar ‘yan sanda a jihar Kano ta kama wasu matasa uku da suka addabi mazauna garin Aujarawa Alkali da ke karamar hukumar Gezawa da sata.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, Abdullahi Haruna Kiyawa, ya ce, binciken ya kai ga cafke wanda ya sayi dabbobin da aka sace.

A halin da ake ciki, Kamfanin Dillancin Labarai na ƙasa ya kuma ruwaito cewa, wani mutum mai shekaru 51, Ademola Adetoun, a ranar Litinin, ya gurfana a gaban wata kotun majistare da ke Ikorodu a jihar Legas bisa laifin satar awaki hudu.

Dan sanda mai shigar da kara, Sefata Christian Okonofua, ya shaida wa kotun cewa, wanda ake tuhumar ya aikata laifin ne a wani lokaci a watan Janairu, a lamba 1, Living Fountain, Owode Elede da ke kan titin Ikorodu a Ikorodu.

naija news today legits

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp