fidelitybank

Matasa sun kona hoton mawaki Davido a Borno sakamakon sabuwar wakarsa

Date:

Wasu matasa da suka fusata suka fito kan titunan Maiduguri, babban birnin jihar Borno, domin nuna rashin jin dadinsu da shahararren mawakin nan, Davido wanda ya wallafa wani faifan bidiyo na cin zarafin addinin Musulunci a shafinsa na Twitter.

Davido ya fuskanci suka sosai bayan ya raba faifan bidiyon wakar na mai sa hannun sa, Logos Olori sabuwar wakar ‘Jaye Lo’ wacce ta kama mutane suna addu’a da rawa a gaban masallaci.

Fitattun Musulman Najeriya da dama da suka hada da tsohon mai taimaka wa tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad, Sanata Shehu Sani, jarumi Ali Nuhu, sun nemi Davido da ya sauke faifan bidiyon tare da neman gafarar musulmi kan “rashin daraja” addininsu.

Daga karshe mawakin ya sunkuyar da kansa lamba bayan sa’o’i 48 kuma ya goge bidiyon da ya janyo cece-kuce.

Sai dai Davido bai nemi afuwa ba kan matakin da ya dauka.

A fusace da girman kan sa wasu matasa musulmi a Maiduguri suka fito kan titi suna cinna wa babbar tutar mawakin wuta.

A wani faifan bidiyo da ke zagayawa a shafukan sada zumunta, an kama matasan a bainar jama’a

dailysun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp