fidelitybank

Matasa sun afkawa jami’an hukumar birnin tarayya

Date:

A ranar Laraba ne wasu guggun matasa su sama da 30 dauke da duwatsu da katako da sauran muggan makamai, sun kai hari a ofishin hukumar babban birnin tarayya Abuja a unguwar Kuchingoro da ke Abuja.

Jami’an rundunar biyar sun samu raunuka daban-daban yayin da aka mika wadanda ake zargi 10 ga ‘yan sanda, domin bincike da gurfanar da su gaban kuliya.

Hukumar ta ci gaba da aiwatar da gagarumin aikin tsare wuraren  tare da damke masu tuka babura na kasuwanci da suka saba ka’idojin zirga-zirga da rushe wuraren da basu dace ba a hanyar Lugbe zuwa tashar jirgin sama.

Babban mataimaki na musamman (SSA) akan sa ido, dubawa da aiwatarwa ga Ministan babban birnin tarayya, Ikharo Attah, wanda ya na cikin jami’an da suka tsira da ransu, ya ce ‘yan ta’addan sun fusata a lokacin da suke aiwatar da ayyukan su.

www.najnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp