fidelitybank

Matar Tinubu ta ɗauki Jaririn da aka fara haifa a 2024

Date:

Uwargidan shugaban ƙasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta yi kira ga mata masu juna biyu su dauki zuwa asibiti domin duba lafiyarsu da muhimmanci, da yin gwajin cuta mai karya garkuwar jiki wato HIV.

Sanata Remi ta ce wannna zai bai wa jami’an lafiya damar bin hanyoyin kare jaririn da ke cikin uwa daga kamuwa da cutar, da tabbatar da ingancin lafiyar uwa da jaririnta.

Misis Remi ta bayyana hakan ne a wata ziyara da ta kai Babban asibitin gwamnatin Tarayya da ke Abuja, inda ta tarbi jaririn farko da aka haifa a wannan sabuwar shekarar ta 2024.

Ta kuma yi kira ga masu hannu da shuni su shiga a dama da su wajen taimakawa gwamnati na cika burin samar da ingantaccen fannin lafiya ga ‘yan Najeriya baki daya.

daily post newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp