fidelitybank

Matar dan majalisa da dansa sun tsallake rijiya da baya a hannun ‘yan bindiga

Date:

An kashe mutane biyu a lokacin da wasu ‘yan bindiga suka yi wa ayarin motocin zababben dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Jos ta Arewa/Bassa, Musa Agah kwantan bauna a daren ranar Talata.

Rahotanni na nuni da cewa, dan majalisar yana dawowa ne daga Jebbu Bassa bayan ya zagaya unguwanni hudu na masarautar Rukuba na karamar hukumar Bassa.

Mataimakin dan majalisar, Moses Maly, wanda ke cikin mota daya tare da shi a lokacin da lamarin ya faru, ya bayyana cewa matar dan majalisar da ‘ya’yansa biyu su ma suna tare da shi, amma duk sun tsere yayin da motar sa harsashen alburushi suka farfasa ta.

Maly ta kara da cewa an kashe mutane biyu da ke kan babur da suka hada da shugaban gundumar PDP da shugabar mata da ke gaban ayarin motocin.

Kwanan nan ne aka rantsar da dan majalisar, a matsayin dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Jos ta Arewa/Bassa bayan nasarar da ya samu a zaben fidda gwani na ranar 26 ga Fabrairu, 2022.

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp