fidelitybank

Matar da ake zargi da yunkurin sace dalibi a Kano ta shiga hannu

Date:

A na zargin wata mata da yunkurin yin garkuwa da wani dalibi mai shekaru 5 Bashir Jamilu, a Jihar Kano.

Bashir Jamilu dan makarantar firamare ta Ulumuddin da ke Koki, kuma an yi zargin yunkurin sace shi da misalin karfe 8:30 na safiyar Talata, lamarin ya faru ne a kan hanyar zuwa makarantar ne matar ta rike hannunsa ta na ce masa za ta sai masa nama da madara amma sai ya fara kuka.

Dailytrust ta rawaito cewa, Mahaifiyar dalibin, Aisha Salisu Koki ta sanar da cewa ta tura shi makaranta da misalin karfe 8:30 na safiyar Talata amma a hanyarsa wata mata ta rike hannunsa ta ce za ta siya masa nama, indomi da madara, sai yaron ya ki yarda ya fashe da kuka.

A bangaren Nasiru Ayuba Yusuf, kwamandan rundunar ‘Yan Sa Kai na Koki, ya ce, a lokacin da matar take jan yaron ‘Yan Sa Kan da suka gan ta sun yi zaton mahaifiyarsa ce zata kai shi makaranta tunda sanye yake da kayan makaranta.

the punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp