fidelitybank

Matar da ake zargi da kashe mijinta da guba ta shiga hannu a borno

Date:

Rundunar ‘yan sanda ta jihar Borno, ta ce, ta kama wata mata mai suna Fatima Abubakar, bisa zargin kashe mijinta mai suna Goni Abbah ta hanya sanya masa guba a abinci.

Kwamishinan ‘yan sandan jihar Abdu Umar, ne ya bayyana haka ga kamfanin dillancin labaran kasar (NAN) a Maiduguri babban birnin jihar.

Kwamishinan ya ce marigayin – wanda shi ne limamin unguwarsu – ya dawo daga masallaci ne a lokacin da matar wadda ita ce matarsa ta biyu ta sanya masa guba a abincinsa.

Ya ci gaba da cewa lokacin da marigayin ya fara cin abincin, nan take ya shiga wani mummunan yanayi, inda nan da nan aka ɗauke shi zuwa asibiti domin ba shi kulawar gaggawa, amma daga ƙarshe sai ya rasu.

Matar wadda ke tsare a hannun ‘yan sanda ta shaida wa kamfanin dillacin labaran Æ™asar NAN cewa ta kashe mijin nata ne saboda ta gaji da auren.

Ta kara da cewa ”Bana son auren. Goni shi ne mijina na biyu, na rabu da mijina na farko saboda na tsanbi aure”.

sani ahmad

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...

Gwamnati za ta gina titin jirgi a jihohi shida

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta haÉ—a gwiwa da...

Tinubu ya na cikin koshin lafiya – Farouk Adamu Aliyu

Tsohon É—an majalisar wakilai daga jihar Jigawa, Faruk Adamu...

Amurka ta saka ladan dala miliyan biyar a kamo jagoran ‘yandaban Haiti

Amurka ta sanya dala miliyan biyar a matsayin lada...

Gwamnati ta janye karar da ta shigar kan Fasinjar jirgin Ibom

Gwamnatin Tarayya ta janye ƙarar da ta shigar kan...

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

Ɗanwasan gaban ƙungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

ÆŠanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi ƙungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

ÆŠanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon É—antakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...
X whatsapp