fidelitybank

Mataimakin shugaban majalisar dattawa ya ayyana takarar kujerar gwamna a Delta

Date:

Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Obarisi Ovie Omo-Agege,  ya bayyana cewa, zai tsaya takarar gwamnan jihar Delta a karkashin jam’iyyar APC.

Kafin ya ayyana shiga takarar gwamna, Omo-Agege ya nemi afuwar magoya bayansa sama da dubu goma da suka isa filin wasan kwallon kafa na jami’ar tarayya ta albarkatun man fetur da ke Effurun da misalin karfe 7 na safe, amma an fara shirin ne da misalin karfe hudu na yamma.

Ya ce, duk da zuwa da wuri da magoya bayan, sun ci gaba da hakuri abin da ya ce, alama ce ta APC a shirye take ta fatattaki PDP daga jihar.

Omo-Agege ya ce, zai kawo sauyi a jihar Delta nan da kasa da shekaru hudu, yana mai cewa, ko a matsayinsa sa na Sanata ya yi ayyuka da dama a mazabar sa kuma idan aka zabe shi gwamna zai tabbatar da cewa, an samu ci gaba a gundumomin Sanata uku.

Ya ce, duk alkawurran da ya dauka yayin da ya bayyana tsayawa takarar majalisar dattawa ya cika su.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp