fidelitybank

Mataimakin shugaban kasar Malawi ya bace bayan an nemi jirginsa an rasa

Date:

Ofishin shugaban ƙasar Malawi, ya ce, jirgin sama ɗauke da mataimakin shugaban ƙasar, Saulos Chilima, ya ɓace ba tare da an ji ɗuriyarsa ba.

Sanarwar ta ce, na’ura ba ta ƙara jin ɗuriyar jirgin sojojin ƙasar ta Malawi ba, bayan ya tashi daga Lilongwe, babban birnin ƙasar a safiyar yau Litinin.

Shugaban ƙasar, Lazarus Chakwera, ya bayar da izinin a fara aikin bincike da na ceto, bayan ma’aikatan jiragen sama a ƙasar sun ce, sun kasa yin magana da matuƙan jirgin.

Asali dai jirgin na kan hanyarsa ne zuwa babban filin jirgin sama Mzuzu, da ke arewacin ƙasar, inda ake sa ran zai isa da ƙarfe 11 na safe.

Tuni shugaban Malawi, Lazarus Chakwera, ya soke wata tafiya da ya shirya yi zuwa kasar Bahamas.

daily post nigeria today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp