fidelitybank

Mataimakin Konturolan gidan yari ya shaki iskar ‘yanci

Date:

Mataimakin Konturola mai kula da gidajen yari a Minna na jihar Neja, ACC Abdulrahman Ibrahim Gegle, wanda wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba suka yi garkuwa da shi ya shaki isakr ‘yanci.

An yi garkuwa da ACC Abdulrahman a kan hanyar Ilorin zuwa Minna a ranar 17 ga Afrilu 2024.

Cibiyar ta gyaran hali a cikin wata sanarwa da ta raba wa manema labarai a Minna, mai dauke da sa hannun jami’in hulda da jama’a, CSC Rabiu Mohammed Shuaibu, ta ce, Abdulrahman an sake shi ne a safiyar Larabar nan.

Tun a baya dai masu garkuwa da mutanen, sun bukaci a biya su kudin fansa Naira miliyan 25, a lokacin da suka tuntubi iyalansa, kwana guda bayan sace shi a ranar 17 ga Afrilu.

national news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp