fidelitybank

Mataimakin gwamnan Oyo ya gaggauta sauka daga mukaminsa – PDP

Date:

Jam’iyyar PDP reshen jihar Oyo, ta bukaci mataimakin gwamnan jihar, Rauf Olaniyan, da ya gaggauta yin murabus, biyo bayan sauya sheka da ya yi zuwa jam’iyyar adawa ta Apc.

Sakataren yada labarai na jam’iyyar PDP a jihar, Akeem Olatunji ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Litinin.

Jam’iyyar ta ce, ya kamata Olaniyan ya yi murabus a matsayin mataimakin gwamna “tunda da gangan ya yi watsi da jam’iyyar PDP da kuri’un da suka samar da shi a jam’iyyar.”

Jam’iyyar ta yi gargadin cew,a ba za ta bari Olaniyan da sabuwar jam’iyyarsa su ci moriyar kuri’un da aka kada wa PDP a zaben gwamna na 2018 ba.

daily post newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp