fidelitybank

Mata mafarauta sun shiga yaki da ‘yan ta’adda a Taraba

Date:

A jihar Taraba, mata mafarauta ne suka bi sahun takwarorinsu maza wajen yaki da ‘yan bindiga a jihar.

Jaridar Daily Trust, ta rawaito cewa matan sun hadar da masu aure da kuma marasa aure.

Matan sun ce sun shiga a dama da su a yakin ne saboda su taimaka wa mazan wajen murkushe ‘yan bindigar da suka addabi jihar.

Matan sun ce, ana kashe mutane maza da mata har da yara a wasu sassan jihar, yayin da ake sace wasu ciki har da matan aure da yammata sannan ayi musu fyade musamman a yankunan Karim-Lamido, da Gassol da kuma karamar hukumar Bali.

Matan sun ce irin wadannan abubuwa da ke faruwa ne ya sa su shiga cikin kungiyar mafarautan da ke yaki da ‘yan bindiga a jihar.

Sun ce suna da kwarin gwiwa kuma ba sa tsoro don haka a shirye suke su shiga cikin yakin da ake da ‘yan bindiga a jihar ta Taraba don murkushe su.

hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp