fidelitybank

Mata mafarauta sun shiga yaki da ‘yan ta’adda a Taraba

Date:

A jihar Taraba, mata mafarauta ne suka bi sahun takwarorinsu maza wajen yaki da ‘yan bindiga a jihar.

Jaridar Daily Trust, ta rawaito cewa matan sun hadar da masu aure da kuma marasa aure.

Matan sun ce sun shiga a dama da su a yakin ne saboda su taimaka wa mazan wajen murkushe ‘yan bindigar da suka addabi jihar.

Matan sun ce, ana kashe mutane maza da mata har da yara a wasu sassan jihar, yayin da ake sace wasu ciki har da matan aure da yammata sannan ayi musu fyade musamman a yankunan Karim-Lamido, da Gassol da kuma karamar hukumar Bali.

Matan sun ce irin wadannan abubuwa da ke faruwa ne ya sa su shiga cikin kungiyar mafarautan da ke yaki da ‘yan bindiga a jihar.

Sun ce suna da kwarin gwiwa kuma ba sa tsoro don haka a shirye suke su shiga cikin yakin da ake da ‘yan bindiga a jihar ta Taraba don murkushe su.

legitnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaÉ—i masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga FalasÉ—inawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen É—an gwagwarmayar nan kuma É—an jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp