fidelitybank

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Date:

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta bayyana cewa mata da kananan yara ne suka fi fama da matsalar ambaliya a bana a jihohi 19 da lamarin ya shafa.

Takaddar bayanai na hukumar ta bayyana cewa jihohi biyar ne suka fi yawan mutanen da ambaliyar ta shafa, wadanda suka hada da Imo, Rivers, Abia, Borno da Kaduna.

Bayanai sun bayyana cewa sama da mutane 165 ne suka mutu, 82 sun bace, yayin da wasu 119,791 kuma suka samu raunuka sakamakon ambaliyar.

NEMA ta bayyana hakan ne a cikin dashboard din data a ranar Juma’a.

Hukumar ta ce, “Mutane 138 sun samu raunuka daban-daban, 43,936 suka rasa matsugunansu, gidaje 8,594 da abin ya shafa ya ruguza gonaki 8,278 a fadin kananan hukumomi 43 (LGAs) na Jihohi 19.”

Ya kuma bayyana cewa wadanda ambaliyar ta shafa a sakamakon ambaliyar sun hada da yara 53,314, mata 36,573, maza 24,600, tsofaffi 5,304, da kuma nakasassu 1,863.

Ya bayyana cewa Abia, FCT, Adamawa, Akwa Ibom, Anambra, Bayelsa, Borno, Edo, Gombe, Imo, Jigawa, Kaduna, Kano, Kogi, Kwara, Niger, Ondo, Rivers da Sokoto sune jihohi 19 da ambaliyar ta shafa.

daily post nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp