fidelitybank

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Date:

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta bayyana cewa mata da kananan yara ne suka fi fama da matsalar ambaliya a bana a jihohi 19 da lamarin ya shafa.

Takaddar bayanai na hukumar ta bayyana cewa jihohi biyar ne suka fi yawan mutanen da ambaliyar ta shafa, wadanda suka hada da Imo, Rivers, Abia, Borno da Kaduna.

Bayanai sun bayyana cewa sama da mutane 165 ne suka mutu, 82 sun bace, yayin da wasu 119,791 kuma suka samu raunuka sakamakon ambaliyar.

NEMA ta bayyana hakan ne a cikin dashboard din data a ranar Juma’a.

Hukumar ta ce, “Mutane 138 sun samu raunuka daban-daban, 43,936 suka rasa matsugunansu, gidaje 8,594 da abin ya shafa ya ruguza gonaki 8,278 a fadin kananan hukumomi 43 (LGAs) na Jihohi 19.”

Ya kuma bayyana cewa wadanda ambaliyar ta shafa a sakamakon ambaliyar sun hada da yara 53,314, mata 36,573, maza 24,600, tsofaffi 5,304, da kuma nakasassu 1,863.

Ya bayyana cewa Abia, FCT, Adamawa, Akwa Ibom, Anambra, Bayelsa, Borno, Edo, Gombe, Imo, Jigawa, Kaduna, Kano, Kogi, Kwara, Niger, Ondo, Rivers da Sokoto sune jihohi 19 da ambaliyar ta shafa.

breaking news in nigeria today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...
X whatsapp