fidelitybank

Mata 4 daga Kwalejin Fasaha a Zamfara sun shaƙi iskar ƴanci bayan shafe sama da wata 6 a wajen ƴan ta’adda

Date:

Wasu dalibai mata hudu da aka yi garkuwa da su na kwalejin fasaha da kimiya ta jihar Zamfara, ZACAS, Gusau, sun samu ‘yanci bayan shafe sama da watanni shida a cikin gidan ‘yan bindiga.

Masu garkuwa da mutane sun fitar da wasu faifan bidiyo guda biyu a lokuta daban-daban, inda aka ga wadanda lamarin ya shafa na kuka da neman agaji daga gwamnati da masu hannu da shuni don neman ‘yancinsu.

Daya daga cikin wadanda lamarin ya rutsa da su ta rasa mahaifiyarta wacce ta mutu saboda kaduwa bayan ta kalli faifan bidiyo na farko.

An yi garkuwa da su ne a hanyar Bimini Magaji-Laura Namoda a watan Janairu, 2023, yayin da suke dawowa daga wani bikin aure.

Rundunar ‘yan sandan jihar ta tabbatar da cewa jami’an tsaro a jihar sun ceto su.

nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp