fidelitybank

Masu zanga-zangar goyon bayan gwamnan Ribas sun caccaki Wike

Date:

Magoya bayan Gwamna Sim Fubara sun mamaye gidan gwamnatin jihar Ribas.

Kungiyar tana kira ga Ministan Babban Birnin Tarayya da ya bar Gwamnan ya yi aikinsa a matsayinsa na Shugaban zartarwa na Jihar.

Wike da dan takararsa da aka zaba a zaben gwamna a 2023 sun yi kaca-kaca, inda a karshen makon da ya gabata cece-ku-ce a tsakaninsu ya rikide zuwa fafutukar neman ballewa daga Fubara da gwamnatinsa.

An samu baraka a tsakanin ‘yan majalisar dokokin jihar Ribas a ranar Lahadin da ta gabata yayin da wasu daga cikinsu suka fara shirin tsige Gwamna Fubara.

Edison Ehie, shugaban majalisar dokokin jihar, ya ki amincewa da yunkurin tsige gwamnan, bai aikata wani laifin da za a iya tsige shi ba, saboda haka aka cire shi a matsayin shugaban masu rinjaye.

Daga baya an zabi Edison a matsayin kakakin majalisar dokokin jihar Ribas.

Wasu daga cikin masu zanga-zangar da suka zanta da manema labarai, sun yi mamakin dalilin da yasa tsohon gwamnan zai so a ce ya ci gaba da mulkin jihar da ya yi mulki na tsawon shekaru takwas.

breaking news in nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran Æ™asa za ka mayar da kai ba zaÉ“en 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...
X whatsapp