fidelitybank

Masu zanga-zanga sun rushe gidan tsohuwar Firaministar Bangladesh

Date:

Masu zanga-zanga a Bangladesh, sun ci gaba da afka wa gine-gine masu alaƙa da iyalan tsohuwar firaiministar ƙasar Sheikh Hasina wadda aka hamɓarar da gwamnatinta a shekarar da ta gabata tare da cinna wuta.

Daruruwan mutane yawancinsu dalibai ne suka yi amfani da ƙananan motocin ruguza gine-gine wajen farfarasa abubuwa da farwa gidan mahaifin tsohuwar firaiministar, Sheikh Mujibur Rahman, wanda shi ne shugaban ƙasar na farko, bayan samun ‘yancin kan ƙasar daga Pakistan.

Haka kuma masu zanga-zangar sun lalata gidajen biyu daga cikin ƙusoshin jam’iyyar tsohuwar firaministar, tare da cire allunan da ke ɗauke da sunanta ko na danginsu daga jami’ar ƙasar da ke birnin Rajshahi.

Zanga-zangar ta ɓarke ne bayan da aka samu labarin Sheikh Hasina za ta yi wa magoya bayanta jawabi ta shafin sada zumunta daga Indiya, inda ta gudu bayan hamɓarar da ita a watan Agustan bara.

punch newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp