fidelitybank

Masu zanga-zanga sun kwashe takardun da ake tuhumar Ganduje – Gwamnatin Kano

Date:

Gwamnatin jihar Kano ta ce, bata-garin da suka afka wa babbar kotun jihar yayin zanga-zanag kan tsadar rayuwa sun kwashe takardun tuhumar da ake yi wa tsohon Gwamna Abdullahi Ganduje kan cin hanci da rashawa.

Ganduje ne shugaban jam’iyyar APC na ƙasa mai mulkin Najeriya a yanzu bayan ya mulki Kano tsawon shekara takwas a ƙrƙashin jam’iyyar.

“Abin takaici ne a ce wasu maƙiyan Kano sun ɗauko hayar wasu domin lalata gine-gine masu tarihi da zimmar kare tsohon Gwamna Ganduje da iyalansa daga shari’ar cin hanci,” a cewar Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf lokacin da ya kai ziyara kotun a ranar Laraba.

Gwamnatin Kano ƙarƙashin jam’iyyar NNPP na tuhumar Ganduje, da matarsa Hafsat, da ɗansa Umar, da wasu mutum biyu bisa zargin karkatar da biliyoyin kuɗaɗe a lokacin mulkinsa.

Wata sanarwa da kakakin gwamnan, Sanusi Bature, ya fitar ta ƙara da cewa masu zanga-zanagr sun lalata “kusan kowane ɓangare na kotun da jawo asarar sama da naira biliyan ɗaya” ta hanyar sace kayayyaki, da ƙona motoci.

tribune newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp