fidelitybank

Masu zanga-zanga na yunkurin juyin mulki a Burkina Faso

Date:

Masu zanga-zanga a Burkina Faso sun ƙona shelkwatar jam’iyya mai mulki a Burkina Faso ta MPP a Ouagadougou babban birnin ƙasar.

Rahotanni na nuni da cewa ‘yan sanda sun samu nasarar tarwatsa su da hayaƙi mai sa hawaye bayan sun far wa ginin.

Masu zanga-zangar sun ƙona tayoy, inda suke goyon bayan sojojin da ke yunƙurin juyin mulki da kuma neman manyan jami’an ƙasar da su sauka daga kan mulki.

Haka kuma masu zanga-zangar na neman a ƙara ƙaimi a yaƙin da ake yi da masu iƙirarin jihadi waɗanda ke ƙara zafafa hare-hare a ƙasar.

Masu zanga-zangar dai sun fito ne sa’o’i bayan da aka yi musayar wuta mai ƙarfi a wasu sansanonin sojoji a Ouagadougou da garuruwan da ke Arewacin ƙasar.

Gwamnatin ƙasar ta yi kira da a zauna lafiya, kuma ta musanta yunƙurin da ake yi na juyin mulki a ƙasar.

the sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...
X whatsapp