fidelitybank

Masu yiwa hidima kasa sun shiga tsarin inshorar lafiya

Date:

Hukumar kula da masu yi wa kasa hidima ta Najeriya (NYSC), ta kaddamar da shirinta na shigar da masu hidimar cikin tsarin inshorar kula da lafiya na kasa.

A shirin wanda aka kaddamar yau Juma’a 11 ga watan Fabrairu 2022, a shelkwatar hukumar da ke Abuja, masu hidimar za su rinka cin moriyar kula da lafiyarsu daga lokacin da matashi ya karbi takardarsa ta zuwa sansanin horo zuwa sati uku, bayan kammala aikin na kasa.

Domin tabbatar da shirin na tafiya yadda ya kamata, hukumar ta NYSC ta ce ta zabi asibitoci shida daga shiyyoyi shida na kasar domin gudanar da shi.

Hukumar ta bukaci matasan da ke cikin aikin bautar kasar da su je su yi rijista da asibitocin da ke yankunan da suke aikin. A cewar BBC.

Shugaban hukumar ta NYSC, Manjo Janar Shuaibu Ibrahim, ya ce, kaddamar da shirin kula da lafiyar cika umarnin da shugaban kasa ya bayar ne a shekara ta 2016, wanda ya biyo bayan kisan da aka yi wa wasu masu yi wa kasa hidima uku da aka tura sansanonin horon aikin a jihohin Kano da Zamfara da kuma Bayelsa.

latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...
X whatsapp