fidelitybank

Masu yi wa ƙasa hidima ku daina tafiyar dare – NYSC

Date:

Darakta Janar na hukumar yi wa kasa hidima (NYSC), Shuaibu Ibrahim, ya gargadi masu yi wa kasa hidima kan yin tafiye-tafiye da daddare.

Ya yi wannan gargadin ne a wajen bikin karrama ɗaliban kashi na Batch A Stream 2, na shekarar 2022 a jihar Sokoto.

Shuaibu wanda ya samu wakilcin kodinetan NYSC na jihar Sokoto, Muhammad Nakamba, ya ce, ana sa ran ‘yan masu yi wa ƙasa hidima su rika rage tafiye-tafiyen da suke yi da karfe 6:00 na yamma, domin rage hadurran da ke faruwa a kan tituna.

Shugaban masu yi wa kasa hidima na NYSC ya ba da shawarar cewa, idan tafiyar ta kama a dare, to su yi kokarin kwana a barikin sojoji ko kuma duk wani wurin da aka kebe na zaman lafiya.

Ya kuma gargade su game da munanan dabi’un zamantakewa kamar shaye-shayen miyagun kwayoyi, safarar miyagun kwayoyi, aikata laifuka ta yanar gizo da kuma zamba.

nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp