fidelitybank

Masu yi wa ƙasa hidima ku daina tafiyar dare – NYSC

Date:

Darakta Janar na hukumar yi wa kasa hidima (NYSC), Shuaibu Ibrahim, ya gargadi masu yi wa kasa hidima kan yin tafiye-tafiye da daddare.

Ya yi wannan gargadin ne a wajen bikin karrama ɗaliban kashi na Batch A Stream 2, na shekarar 2022 a jihar Sokoto.

Shuaibu wanda ya samu wakilcin kodinetan NYSC na jihar Sokoto, Muhammad Nakamba, ya ce, ana sa ran ‘yan masu yi wa ƙasa hidima su rika rage tafiye-tafiyen da suke yi da karfe 6:00 na yamma, domin rage hadurran da ke faruwa a kan tituna.

Shugaban masu yi wa kasa hidima na NYSC ya ba da shawarar cewa, idan tafiyar ta kama a dare, to su yi kokarin kwana a barikin sojoji ko kuma duk wani wurin da aka kebe na zaman lafiya.

Ya kuma gargade su game da munanan dabi’un zamantakewa kamar shaye-shayen miyagun kwayoyi, safarar miyagun kwayoyi, aikata laifuka ta yanar gizo da kuma zamba.

bbc nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp