fidelitybank

Masu yankan Aljihu sun shiga hannun ‘yan sanda yayin taron APC

Date:

Jami’an tsaro sun cafke wasu mutum uku da ake zargi da yankan aljihu a wajen babban taron jam’iyar APC da ke gudana a Abuja, bayan kama su suna satar wayar salula a kofar shiga filin taron.

Wani jami’in tsaro ya faɗa wa kamfanin labara na Najeriya NAN cewa waɗanda aka Kama ɗin sun faki idon dandazon mutane da ke kofar shiga filin taron na Eagle Square wajen sace wayoyinsu.

Jami’in tsaron ya kuma ce waɗanda ake zargi da sace wayoyin sun haɗa baki wajen aiki tare, inda suke sace wayoyi da kuma kuɗin mutane da ke filin taron.

Har wa yau, jami’in tsaron ya ce an samu damar kama mutanen ne da taimakon sauran abokan aikinsu ‘yan sanda da ke sanya ido a kofar shiga Eagle Square yayin da wakilai ke shiga domin kaɗa kuri’arsu.

Ya ce za a kai waɗanda ake zargin zuwa shelikwatar ‘yan sanda domin ci gaba da bincike.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...
X whatsapp