fidelitybank

Masu tsafi sun cire sassan jikin wani Yaro a Adamawa

Date:

Wasu da ake kyautata zaton masu tsafi ne sun kashe wani yaro a Yola babban birnin jihar Adamawa tare da cire wasu sassan jikinsa.

An tsinci gawar yaron ne a unguwar Rumde da ke bayan sakatariyar karamar hukumar Yola ta Arewa a Jimeta, inda aka yanka masa makogwaro tare da cire masa harshe da ido.

An bayyana wanda aka kashe a matsayin dalibin daya daga cikin makarantun islamiyya da ke yankin.

Wasu mazauna garin na Rumde sun bayyana jin kukan yaron, sai dai sun ce ba su dauki mataki ba, domin a tunaninsu kawai cin zarafin wani karamin yaro ne da wani babba ya yi.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, SP Yahaya Nguroje, ya ce an kai gawar yaron asibiti domin a duba gawarwakin yaron, kuma tuni aka fara gudanar da bincike domin gano wadanda suka aikata laifin.

Ya bukaci iyaye da masu kula da su da su rika daukar nauyin tarbiyyar ‘ya’yansu a koda yaushe.

Jaridar DAILY POST ta ruwaito cewa marigayin wanda dan makarantar Tsangaya Islamiyya ne, da alama yana daya daga cikin wadanda aka shigo da su garin Yola daga wani gari mai nisa domin karantar addinin Islama da Larabci.

legit nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp