fidelitybank

Masu tayar da kayar baya su na dandana kudar su – Sojoji

Date:

Rundunar sojin Najeriya ta ce, tana samun nasara a yakin da take da masu ta da ƙayar baya da sauran masu aikata manyan laifuka a ƙasar.

Wannan na ƙunshe ne cikin jawabin da daraktan watsa labarai na hedikwatar Edward Buba ya yi wa manema labarai a jiya a Abuja babban birnin kasar.

Da yake yi wa BBC ƙarin bayani Group Captain Ibrahim Ali Bukar ya ce a kowanne mako suna tattauara bayanai kan nasara da ci gaba da aka samu a ƙasar nan.

Ya ce “haƙiƙanin gaskiya an samu nasara tukuru, mun kama yaran da suke garkuwa da mutane, kuma an kwato wadanda aka yi garkuwa da su da dama, kuma an sake hada su da iyayensu.

“A Kudu maso Kudancn Najeriya, inda ake samun matsalar sacewa ƙasar nan mai, an lalata ramatattun matatun mai da ake amfani da su a yankin 51, idan za a ƙiyasta abin a kuɗi zai kai wurin naira biliyan ɗaya,” in ji shi.

Ya ce dakarun Najeriya sun kwato manyan makamai na zamami kusan 171, an kwato harsasai kimanin 2252.

A dai yankin na Naija Dalta an kwato jirgin ruwa da suke amfani da su kusan 17.

Ya kuma ce anan ana neman wadanda suka kashe sojojin Najeriya 18 a jihar Naija ruwa a jallo.

nigerian 
news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp