fidelitybank

Masu shirin zanga-zanga a Uganda su na wasa da wuta – Shugaban Ƙasa

Date:

Shugaban Uganda, Yoweri Museveni, ya gargadi masu shirya zanga-zangar yaƙi da cin hanci da rashawa da aka shirya yi a ranar Talata cewa, ahir dinsu, domin kuwa a cewar sa “suna wasa da wuta”.

Ya ce zanga-zangar ba za ta kasance bisa ka’ida ba, kuma masu zanga-zangar suna “aiki da wasu kasashen wajen don haifar da hargitsi a Uganda.

Zanga-zangar kin jinin karin haraji a Kenya ce ta zaburar da matasan Ugandan.

Tun da farko a ranar Asabar, ‘yan sandan Uganda sun shaida wa masu shirya zanga-zangar cewa ba za su amince da ita ba.

Sai dai masu shirya ta sunce babu gudu ba ja da baya.

Sun kuma yi fatan za su wuce majalisar dokokin kasar, wadda suke zargin da taimaka wa gwamnati wajen aiwatar da cin hanci da rashawa. In ji BBC.

latest news in nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...

Tarayyar Turai tamince da ƙaƙaba wa Rasha sabbin takunkumai

Ƙungiyar Tarayyar Turai ta amince da ƙaƙaba wa Rasha...

Gwamnan Filato ya zargi Jami’ai da kin kama ‘yan bindiga

Gwamnatin jihar Filato ta zargi jami'an sojojin ƙasar da...

Za a yi wa Buhari addu’a a Abuja

Gwamnatin Tarayya za ta jagoranci gudanar da taron addu'o'i...

Buhari ya ban umarni na kula da Talakawan Najeriya – Peter Obi

Jagorar jam'iyyar LP a Najeriya, Peter Obi ya ce,...

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...
X whatsapp