fidelitybank

Masu mota ku kauracewa titin Lokoja zuwa Abuja – Gwamnati

Date:

Ma’aikatar kula da ayyuka da gidaje ta kasa, ta bukaci masu motoci da ke tafiya zuwa arewacin kasar daga yankin kudu ko gabashin kasar da su kaurace wa titin Lokoja zuwa Abuja.

Babban jami’in da ke kula da ayyuka na ma’aikatar a jihar Kogi Injiniya Jimoh Kajogbola, shi ne ya bayar da shawarar a wata sanarwa inda ya yi kira ga matafiyan da su yi amfani da wasu hanyoyin.

Kiran ya biyo bayan ambaliyar ruwan da ta mamaye wasu sassan titin ne a yankin Koton-Karfe bayan da Kogin Kwara ya tumbatsa.

A sanarwar jami’in ya shawarci masu motocin da za su je Abuja daga kudu maso yamma su bi ta titin da ya tashi daga Ilori ya bi ta Mokwa ya wuce ta Bida.

Su kuwa matafiya daga yankin kudu maso gabas da kudu maso kudu an shawarce su da su bi ta titin Makurdi zuwa Lafia.

Sanarwar ta bukaci masu motocin da suma suke daga arewacin kasar da su bi wadannan hanyoyin da aka bayar da shawarar masu fitowa daga yankin kudun zuwa arewa su bi, har zuwa lokacin da ruwan ya ja baya.

Jami’in ya shawarce su da su bi titin lAbuja zuwa Lafia ya wuce ta makrdi zuwa Otukpa ko kuma wanda titin Abuja zuwa Bida ya bi ta Mokwa ya wuce ta Jebba.

Wannan matsala ta ambaliya a titin na Lokoja zuwa Abuja ta haddasa matsalar karancin mai a yankin babban birnin tarayya Abuja, kasancewar motocin dakon mai ba sa iya wucewa.

daily sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama wanda ya kashe tsohuwar Matarsa a Jigawa

Ƴansandan Jihar Jigawa sun ce, sun kama wani mutum...

Fadar shugaban kasa ta mayar da martani kan Kwankwaso

Fadar shugaban kasa, ta mayar wa tsohon gwamnan Kano...

Barau FC ta naÉ—a Ladan Bosso sabon kocinta

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Barau FC ta sanar da...

Am fara dawo da ‘yan Najeriya daga Afrika ta Tsakiya

Hukumomi a Najeriya sun ce, sun fara ƙoƙarin mayar...

G-Fresh da Hamisu Breaker sun samu gurbi kurkuku bayan sun watsa Naira

Babbar kotun tarayya da ke jihar Kano É—aure shahararrun...

Rikicinta da Cambodia na iya rikidewa ya koma yaÆ™i – Thailand

Thailand ta gargaÉ—i cewa rikicinta da Cambodia na iya...

Isra’ila da Amurka sun soki Faransa na amincewa da kafuwar Æ™asar FalasÉ—inawa

Isra'ila da Amurka sun yi Allah-wadai da matakin da...

Najeriya za ta kwashe ma’aikatan ta a Congo – Tugar

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa, ta na shirin kwashe...

Ministan harkokin jin Æ™ai ya zama sabon shugaban jam’iyyar APC na Æ™asa

Ministan harkokin jin kai, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya zama...

Amurka za ta lalata magungunan takarar haihuwa na dala miliyan 10 da za a kawo Afrika

Gwamnatin Amurka na shirin lalata magungunan tazarar haihuwa da...

Hukumar NAFDAC ta kama abubuwan fashewa a Kano

A cewar hukumar, an gano lita 60,000 na sulphuric...

Sojoji sun fafata da da ‘yan Bindiga a Neja

Rundunar sojiji ta ce, sojoji tare da haÉ—in gwiwar...
X whatsapp