fidelitybank

Masu mota ku daina amfani da taya Takunbo – FRSC

Date:

Hukumar kiyaye hadurra ta tarayya, ta gargadi masu ababen hawa da sauran masu amfani da hanyar da su guji amfani da tayoyin hannu da aka fi sani da tokunbo.

Kwamandan sashin na jihar Jigawa, Ahmed Muhammad ya yi wannan gargadin a ranar Juma’a a wajen kaddamar da yakin neman zaben 2022 da aka gudanar a filin ajiye motoci na Inshora, Dutse.

Ya ce taken yakin neman zaben na bana shi ne “A guji wuce gona da iri, da yin lodi, da tayoyin da ba su da aminci su isa da rai”

Ahmad ya bayyana cewa kashi saba’in na yawan hadurran kan tituna na faruwa ne sakamakon wuce gona da iri kuma ya bukaci direbobi su guji yin amfani da tayoyin Tukumbo wajen gujewa hadurran tituna.

A nasa jawabin kwamandan shiyyar, ACM Godwin Omiko ya ce wannan gangamin na wayar da kan jama’a ne kan illolin da ke tattare da karya dokokin hanya.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...
X whatsapp