fidelitybank

Masu kiwon Kaji sun koka yadda wasu basa iya siyan Ƙwan Kaza a Najeriya

Date:

Kungiyar masu kiwon kaji a Najeriya ta koka kan yadda ‘yan Najeriya da dama ba za su iya siyan kwai ba saboda tabarbarewar tattalin arziki.

Hussaini Gumel, kungiyar PFAN reshen jihar Jigawa ne ya bayyana haka a lokacin da suka kai wa gwamna Umar Namadi ziyarar ban girma a ranar Alhamis a gidan gwamnati dake Dutse babban birnin jihar.

A cewar Gumel, “Tun da aka cire tallafin man fetur, masana’antarmu ta shiga tsaka mai wuya, ‘yan Najeriya da dama ba sa iya sayen kwai, kuma tallace-tallacen mu ya yi kasa a gwiwa.”

Ya danganta raguwar tallace-tallacen da karuwar matsalolin tattalin arziki da ‘yan Najeriya da dama ke fuskanta.

“Muna kokawa don ci gaba da kasuwancinmu.

“Babu kasuwar kayayyakinmu, kuma rashin isassun kudade da ke yawo a tsakanin mutane abu ne mai ban tsoro,” in ji Mista Gumel, yana mai gargadin cewa kasuwancin na gab da durkushewa.

Rahotanni na cewa, yanzu haka ana siyar da kwandon kwai a kasuwannin Najeriya tsakanin Naira 5,700 zuwa 6,000, ya danganta da wurin da ake ciki.

punch news paper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp