fidelitybank

Masu kiwon Kaji sun koka yadda wasu basa iya siyan Ƙwan Kaza a Najeriya

Date:

Kungiyar masu kiwon kaji a Najeriya ta koka kan yadda ‘yan Najeriya da dama ba za su iya siyan kwai ba saboda tabarbarewar tattalin arziki.

Hussaini Gumel, kungiyar PFAN reshen jihar Jigawa ne ya bayyana haka a lokacin da suka kai wa gwamna Umar Namadi ziyarar ban girma a ranar Alhamis a gidan gwamnati dake Dutse babban birnin jihar.

A cewar Gumel, “Tun da aka cire tallafin man fetur, masana’antarmu ta shiga tsaka mai wuya, ‘yan Najeriya da dama ba sa iya sayen kwai, kuma tallace-tallacen mu ya yi kasa a gwiwa.”

Ya danganta raguwar tallace-tallacen da karuwar matsalolin tattalin arziki da ‘yan Najeriya da dama ke fuskanta.

“Muna kokawa don ci gaba da kasuwancinmu.

“Babu kasuwar kayayyakinmu, kuma rashin isassun kudade da ke yawo a tsakanin mutane abu ne mai ban tsoro,” in ji Mista Gumel, yana mai gargadin cewa kasuwancin na gab da durkushewa.

Rahotanni na cewa, yanzu haka ana siyar da kwandon kwai a kasuwannin Najeriya tsakanin Naira 5,700 zuwa 6,000, ya danganta da wurin da ake ciki.

national tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp