fidelitybank

Masu hidimtawa ƙasa NYC za su rabauta daga alawus na Naira dubu 77 daga dubu 33

Date:

Gwamnatin Tarayya ta amince, ta ƙara alawus ɗin masu yi wa ƙasa hidima daga naira 33,000 zuwa naira 77,000, wanda zai fara aiki daga Yulin 2024.

An yi ƙarin alawus ɗin ne saboda ƙarin mafi ƙarancin albashi da gwamnatin Najeriya ta yi, kamar yadda kakafin Hukumar NYSC, Caroline Embu ta bayyana a wata sanarwa.

Ta ce sun samu takarda daga Hukumar Albashi ta ƙasa wato National Salaries, Incomes and Wages Commission, wadda shugabanta Ekpo Nta ya saka wa hannu a ranar 25 ga Satumba domin aiwatar da ƙarin alawus ɗin.

A watan Yuli ne Majalisar Dokokin Najeriya suka amince da ƙarin mafi ƙarancin albashi zuwa naira 70,000, wanda shugaban ƙasa ya rattaba hannu.

mmm.nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp