fidelitybank

Masu garkuwa na neman Naira miliyan 50 don sakin tsohon sakataren hukumar NNF

Date:

Masu garkuwa da tsohon sakataren hukumar kwallon kafa ta ƙasa (NFF), Sani Toro da tsohon mataimakin Kociyan Super Eagles, Garba Yila da daya daga cikin abokansu Isa Jah, na neman a sako su akan Naira miliyan 150.

Rahotanni sun bayyana cewa, Toro da wasu sun bar daurin auren dan gidan tsohon shugaban NFF, Aminu Maigari a Abuja ranar Asabar, da misalin karfe 05:00 na yamma a kan hanyarsu ta zuwa Bauchi, inda aka yi garkuwa da su da misalin karfe 07:00 na dare a jihar Nasarawa.

Wata majiya ta iyali ta ce masu garkuwa da mutanen sun bukaci N150m a matsayin kudin fansa.

“Eh, gaskiya ne shi (Isa Toro) yana tuki tare da abokansa guda biyu lokacin da aka yi garkuwa da su jiya (Asabar). Masu garkuwa da mutane suna neman kudin fansa naira miliyan 50 ga kowannen su”, majiyar ta kara da cewa masu garkuwan sun zanta da mai gidan nasu, Maigari.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi Ahmed Wakili ya tabbatar da faruwar lamarin.

Wakili, ya ce: “Labarin gaskiya ne. Na ci karo da daya daga cikin ‘ya’yansa, wanda ya shaida min cewa, an yi garkuwa da shi ne a hanyar Akwanga a Nasarawa a lokacin da yake dawowa daga Abuja.”

punch news paper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Trump ya caccaki Elon Musk

Shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki tsohon mashawarcinsa, Elon...

Dalilin da ya sa Kwankwaso ya ki shiga jam’iyyar hadaka – Galadima

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon ɗan takarar...

Ƴansanda sun kama ƴan Ghana 19 da aka yi safararsu a Najeriya

Rundunar ƴansandan Najeriya ta kuɓutar da wasu ƴan Ghana...

Benue da Edo da Bayelsa na fargabar balewar madatsar ruwan Kamaru

Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon...

Jihohin Najeriya tara da za a iya samun ambaliya ciki harda Kano

Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya Nimet, ta yi hasashen...

Tsohon sakataren gwamnatin a mulkin Buhari ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Babachir Lawal ya fice...

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunƙasa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...
X whatsapp