fidelitybank

Masu garkuwa da mutane da ƴan ta’adda kuma tafka kuskure a Musulunci – Sanata Shehu Sani

Date:

Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani, a ranar Juma’a, ya ce, kuskure ne a bangaren masu laifi da masu fashi da makami su dauka suna yakin addini.

Shehu Sani, wanda ya rubuta a shafin sa na Facebook da aka tabbatar, ya ce, ba za a taba daukar su a matsayin yaki mai tsarki ba.

Sanata Shehu Sani ya rubuta cewa: “Sun yi ikirarin yakin addini ne. Sun kashe mutanen da ba su ji ba ba su gani ba.

“Suna yin garkuwa da su har da mata da yara na tsawon watanni ko shekaru. Wani lokaci su kan yi fyade tare da cin zarafin wadanda abin ya shafa.”

A cewarsa, suna jawo wa iyalai wahala da kunci tare da karbar kudin fansa.

“Wannan ba kuma ba zai taba zama yakin addini ba. Kuma ba za su taɓa zama mayaka masu tsarki ko wanne iri ba. Suna rayuwa ne kawai da takobi… ”in ji shi

news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp