fidelitybank

Masu burin zama shugaban kasa kamata ya yi a ce suna gidan Yari – Obasanjo

Date:

Tsohon shugaban Najeriya Cif Olusegun Obasanjo ya ce, wasu masu burin zama shugaban ƙasa a zaɓen 2023 ya kamata a ce suna gidan yari idan da hukumomin da ke yaƙi da rashawa a Najeriya suna aikinsu yadda ya dace.

Tsohon shugaban ya faɗi haka ne a wani babban taron ƙara wa juna sani da aka gudanar a Abeokuta jihar Ogun domin bikin cikarsa shekara 85 da haihuwa, kamar yadda jaridar The Punch ta rawaito.

“Na kalli wasu daga cikin mutanen da ke yawo da kuma wadanda mutane ke yawo da su. Idan da EFCC da ICPC za su yi aikinsu yadda ya kamata da kuma goyon bayan ɓangaren shari’a, da yawancinsu suna gidan yari.”

Duk wanda da ba shi da gaskiya a ƙananan abubuwa, ba zai iya gaskiya ba manyan abubuwa,” in ji Obasanjo.

Tsohon shugaban na Najeriya ya kuma ce babu wani ɗan takara a yanzu da yake goyon baya, duk da ya ce wasu daga cikin masu neman takarar shugaban ƙasa sun kai masa ziyara suna neman goyon bayansa.

Obasanjo ya kuma ƙaryata rahotannin da suka lissafa wasu ƴan takara a yankin kudu da yake marawa baya.

“A irin wannan hali da muke ciki, ba zan yi gaggawar faɗin sunaye, ba tare da tuntuɓa ba da kuma tabbatar da ingantattun ka’idoji da matakai ba,” in ji shi.

the nation newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp