Masu bukata ta musamman sun gudanar da taron addu’o’i, domin neman mafita a kan matakin gwamnatin jihar Kano da ta dauka a kan su.
Tun a baya ne dai gwamnatin Kano da dauki mataki a kan masu bukata ta musamman a jihar na hana su yin bara a kan titunan jihar da keway baki daya.
Matakin ya biyo bayan yadda masu bukata ta musamman ke kara kwarenya a jihar na yin bara.
Sai dai kuma masu bukata ta musamman sun yi addu’ar ne a wani mataki na jawo hankalin gwamnati kan halin da su ke ciki na neman tallafi a wajen ta.