fidelitybank

Masu biyayya ga Atiku da Ayu ne suka kaiwa taron Ortom hari – BCD

Date:

Coalition for Democracy, Benue, BCD, ta zargi wasu jiga-jigan jam’iyyar PDP, da daukar nauyin ‘yan daba don kai hari tare da tarwatsa taron yakin neman zaben gwamna Samuel Ortom na sanata a jihar.

An tattaro cewa wasu ‘yan daba da ake zargin ‘yan bangar siyasa ne sun yi yunkurin hargitsa tutar yakin neman zaben Sanatan Benue ta Arewa maso Yamma da jam’iyyar PDP ta shirya a karamar hukumar Gboko ta jihar a ranar Talata.

Da take mayar da martani ga wannan ci gaban, kungiyar BCD ta Benue, a cikin wata sanarwa da kodinetan ta, Aloysius Gbakaan, ya fitar, ta bayyana cewa kungiyar ta kasance a filin wasa na JS Tarka Stadium Gboko lokacin da ‘yan iskan suka far wa taron.

Kungiyar ta caccaki wasu magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, da kuma masu biyayya ga shugaban jam’iyyar na kasa, Iyorchia Ayu da alhakin faruwar lamarin.

nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin...

Dan shugaban kungiyar Boko Haram ya shiga hannu

Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama yaron shugaban ƙungiyar...

Daga yau wankin koda a Najeriya ya koma dubu 12 maimakon dubu 50 – Tinubu

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya amince da rage farashin...
X whatsapp